YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Tsoffin Janar-Janar Sun Bukaci Garambawul a Tsarin Tsaro Bayan Kisan Janar Rabe Abubakar
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Tsoffin Janar-Janar Sun Bukaci Garambawul a Tsarin Tsaro Bayan Kisan Janar Rabe Abubakar

Tsoffin hafsoshin sojin Najeriya da abokan aikin marigayi Manjo Janar Rabe Abubakar (mai ritaya) sun yi kira ga gwamnati da hukumomin tsaro da su sake...

Read More
Tara Buhunan Ba-Haya a Ƙofar Gida Ya Jawo Wa Mutum Ɗauri da Tara
Labaran gida, Babban Labari

Tara Buhunan Ba-Haya a Ƙofar Gida Ya Jawo Wa Mutum Ɗauri da Tara

Wata kotu a birnin Kano ta yanke wa wani mutum hukuncin ɗauri da tarar kuɗi bayan an same shi da laifin tara buhunan ba-haya a ƙofar gidansa, lamar...

Read More
Najeriya Ta Sanya Hannu Kan Sabon Alƙawarin Goyon Bayan MDD
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Najeriya Ta Sanya Hannu Kan Sabon Alƙawarin Goyon Bayan MDD

Gabanin zama na 81 na Babban Taron Majalisar Ɗinkin Duniya (UNGA), Najeriya ta sanya hannu kan wata sabuwar takardar jaddada goyon baya ga Kundin Tsa...

Read More
Jihohi da Kananan Hukumomi Sun Raba Naira Tiriliyan 2.3 Na Kudin Shiga na Mayun 2026
Labaran gida, Babban Labari

Jihohi da Kananan Hukumomi Sun Raba Naira Tiriliyan 2.3 Na Kudin Shiga na Mayun 2026

Kwamitin Raba Kudaden Tarayya (FAAC) ya raba jimillar Naira tiriliyan 2.3 ga matakan gwamnati uku a matsayin rabon kudaden shiga na watan Mayun 2026.A...

Read More
Gwamna Radda Ya Amince da Sanya Fitilun Solar a Makarantun Tsangaya 361 na Katsina
Labaran gida

Gwamna Radda Ya Amince da Sanya Fitilun Solar a Makarantun Tsangaya 361 na Katsina

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Umaru Radda, ya amince da sanya fitilun solar a makarantun Tsangaya da ke mazabu 361 na jihar domin inganta yanayin...

Read More
Atiku Ya Jinjinawa Hukuncin Kotun Ɗaukaka Ƙara Kan Rajistar ADC
Labaran gida, Siyasa

Atiku Ya Jinjinawa Hukuncin Kotun Ɗaukaka Ƙara Kan Rajistar ADC

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar ADC a zaɓen 2027, Atiku Abubakar, ya bayyana gamsuwarsa da hukuncin Kotun Ɗaukaka Ƙara na dakatar da aiw...

Read More
Kwastam Ta Yi Bayani Kan Zargin Rashin Miƙa Naira Biliyan 62.2 ga Asusun Tarayya
Labaran gida, Babban Labari

Kwastam Ta Yi Bayani Kan Zargin Rashin Miƙa Naira Biliyan 62.2 ga Asusun Tarayya

Hukumar Kwastam ta Najeriya ta yi karin haske kan zargin rashin miƙa Naira biliyan 62.2 ga Asusun Tarayya, yayin wani zaman bincike da Kwamitin Majal...

Read More
Daliban UTME Sun Fara Duba Sakamakonsu Bayan JAMB Ta Fitar da Sakamako
Labaran gida, Babban Labari

Daliban UTME Sun Fara Duba Sakamakonsu Bayan JAMB Ta Fitar da Sakamako

Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu ta Ƙasa (JAMB) ta fitar da sakamakon jarabawar UTME ta maimaitawa, wadda aka gudanar ga ɗaliban da b...

Read More
Duk da Sauya Sheƙar Fintiri Zuwa APC, PDP Na Kan Gaba a Zaɓen Kananan Hukumomi na Adamawa
Labaran gida, Siyasa

Duk da Sauya Sheƙar Fintiri Zuwa APC, PDP Na Kan Gaba a Zaɓen Kananan Hukumomi na Adamawa

Jam’iyyar PDP na kan gaba a sakamakon farko na zaɓen shugabanni da kansilolin ƙananan hukumomi da aka gudanar a Jihar Adamawa ranar Asabar.Hukumar...

Read More
Gwamnati Ta Shirya Gurfanar da Mutane 400 Kan Laifukan Ta’addanci
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Gwamnati Ta Shirya Gurfanar da Mutane 400 Kan Laifukan Ta’addanci

Aƙalla mutum 400 ne ake sa ran za a gurfanar a gaban Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Litinin kan zargin aikata laifukan ta’addanci, a ɗaya daga ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka