YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Faransa sun umarci karin mutum 55,000 da su fice daga gidajensu
Labaran Ketare

Faransa sun umarci karin mutum 55,000 da su fice daga gidajensu

Hukumomi a kudu maso yammacin Faransa sun umarci karin mutum 55,000 da su fice daga gidajensu a yankunan da ke kusa da birnin Bordeaux, sakamakon ci g...

Read More
Ko Najeriya ta Saki Nnamdi Kanu ko Amurka ta janye mata tallafi - cewar Dan majalisar Amurka John James
Labaran Ketare

Ko Najeriya ta Saki Nnamdi Kanu ko Amurka ta janye mata tallafi - cewar Dan majalisar Amurka John James

Dan Majalisar Wakilan Amurka mai wakiltar jihar Michigan, John James, ya bukaci gwamnatin Najeriya ta saki jagoran haramtacciyar ƙungiyar IPOB, Nnamd...

Read More
Obi da Kwankwaso na da kusan kashi 70 cikin 100 na damar samun nasara a zaɓen 2027 - Lawal
Siyasa

Obi da Kwankwaso na da kusan kashi 70 cikin 100 na damar samun nasara a zaɓen 2027 - Lawal

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya Babachir Lawal, ya ce tikitin takarar shugaban ƙasa na haɗin gwiwa tsakanin Peter Obi da Rabiu Kwankwaso na da da...

Read More
Dalilin da yasa Iran gayyatar jami’an kasar Ukraine biyo bayan zarginta da kai wa iran din hari kan jirgin ruwanta
Labaran Ketare

Dalilin da yasa Iran gayyatar jami’an kasar Ukraine biyo bayan zarginta da kai wa iran din hari kan jirgin ruwanta

Iran ta gayyaci jami'an diflomasiyyar Ukraine bayan da ta zargi Kyiv kai harin bam kan wani jirgin ruwanta a Tekun Caspian, lamarin da ya yi sanadin m...

Read More
Harry Kane Na Dab Da Tsawaita Zamansa A Bayern Munich
Babban Labari, Wassani

Harry Kane Na Dab Da Tsawaita Zamansa A Bayern Munich

Gwarzon ɗan wasan gaba kuma kyaftin ɗin Ingila, Harry Kane, na ci gaba da tattaunawa da Bayern Munich kan sabunta kwantaraginsa, yayin da zakarun Bu...

Read More
Kotun CAS Ta Sanya Ranar Sauraren Ƙarar Senegal Kan Kofin AFCON 2025
Babban Labari, Wassani

Kotun CAS Ta Sanya Ranar Sauraren Ƙarar Senegal Kan Kofin AFCON 2025

Kotun Sauraren Kararrakin Wasanni ta Duniya (CAS) ta sanya 8 ga watan Oktoba a matsayin ranar da za ta fara sauraren ƙarar da Senegal ta ɗaukaka kan...

Read More
Nicolás Otamendi Ya Yi Ritaya Daga Bugawa Argentina Wasa
Wassani

Nicolás Otamendi Ya Yi Ritaya Daga Bugawa Argentina Wasa

Shahararren ɗan wasan bayan ƙasar Argentina, Nicolás Otamendi, ya sanar da yin ritaya daga bugawa ƙasarsa wasa yana da shekara 38.Gasar Kofin Duni...

Read More
Trump Ya Dakatar Da Ƙara Faɗaɗa Hare-Haren Sojin Amurka Kan Iran
Labaran Ketare, Babban Labari

Trump Ya Dakatar Da Ƙara Faɗaɗa Hare-Haren Sojin Amurka Kan Iran

Rahotanni da dama daga Amurka sun bayyana cewa Shugaban ƙasar, Donald Trump, ya yanke shawarar dakatar da ƙara faɗaɗa hare-haren sojin Amurka kan ...

Read More
Tinubu Ya Taya Akanta Janar na Tarayya Murnar Zama Shugaban Ƙungiyar Akantoci Janar ta Afirka
Labaran gida

Tinubu Ya Taya Akanta Janar na Tarayya Murnar Zama Shugaban Ƙungiyar Akantoci Janar ta Afirka

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya taya Akanta Janar na Tarayya, Dakta Shamseldeen Babatunde Ogunjimi, murnar zaɓensa a matsayin Shugaban Ƙungiya...

Read More
Iran Ta Fitar da Gangar Ɗanyen Mai Miliyan 73 Bayan Sassaucin Takunkuman Amurka
Labaran Ketare, Kasuwanci

Iran Ta Fitar da Gangar Ɗanyen Mai Miliyan 73 Bayan Sassaucin Takunkuman Amurka

Iran ta samu damar fitar da kusan gangar ɗanyen mai miliyan 73 cikin ƙasa da wata guda, bayan da Amurka ta ɗan sassauta wasu daga cikin takunkuman ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka