YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Birtaniya Ta Janye Jami'anta Daga Ofishin Jakadancinta a Iran
Labaran Ketare, Babban Labari

Birtaniya Ta Janye Jami'anta Daga Ofishin Jakadancinta a Iran

Gwamnatin Birtaniya ta sanar da janye sauran jami'anta daga ofishin jakadancinta da ke Tehran, sakamakon tabarbarewar yanayin tsaro da rikicin da ke Æ...

Read More
DSS Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Masu Garkuwa da Ɗaliban Oyo
Babban Labari, Tsaro

DSS Za Ta Ɗaukaka Ƙara Kan Hukuncin Masu Garkuwa da Ɗaliban Oyo

Hukumar Tsaro ta Farin Kaya (DSS) ta bayyana aniyarta ta ɗaukaka ƙara kan hukuncin da Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa wasu mutum uku da...

Read More
Mahara Sun Kashe Sama da Mutum 20 a Sabbin Hare-Hare a Zamfara
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Mahara Sun Kashe Sama da Mutum 20 a Sabbin Hare-Hare a Zamfara

Sama da mutum 20 ne suka rasa rayukansu bayan wasu mahara ɗauke da makamai sun kai mummunan hari kan wasu ƙauyuka a jihar Zamfara ranar Laraba.Rahot...

Read More
Barcelona ta dauki dan wasan gaba Karim Adeyemi akan kudi £22m
Wassani

Barcelona ta dauki dan wasan gaba Karim Adeyemi akan kudi £22m

Barcelona ta kammala ɗaukar ɗan wasan gaba na Jamus, Karim Adeyemi, kan kuɗi fam miliyan 22 domin ƙarfafa tawagar ƙungiyar gaban sabon kakar wasa...

Read More
Kotu ta yanke hukuncin daurin rai da rai ga mutum uku da aka samu da laifin sace dalibai da malamai a Jihar Oyo
Kasuwanci

Kotu ta yanke hukuncin daurin rai da rai ga mutum uku da aka samu da laifin sace dalibai da malamai a Jihar Oyo

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta yanke wa mutane uku hukuncin ɗaurin rai da rai bayan ta same su da laifin hannu a sace ɗalibai da malamai a Ƙar...

Read More
Gwamnonin Kudu maso Gabashin Kasar nan biyar sun amince tare da mara wa Shugaba Tinubu baya a  neman wa'adi na biyu
Siyasa

Gwamnonin Kudu maso Gabashin Kasar nan biyar sun amince tare da mara wa Shugaba Tinubu baya a neman wa'adi na biyu

Gwamnan Jihar Imo, Hope Uzodimma, ya bayyana cewa gwamnonin jihohin Kudu maso Gabas biyar sun cimma matsaya ta mara wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu baya ...

Read More
Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir, ya gargadi 'yan Najeriya da kada su zaɓi Atiku a 2027
Siyasa

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya, Babachir, ya gargadi 'yan Najeriya da kada su zaɓi Atiku a 2027

Tsohon Sakataren Gwamnatin Tarayya (SGF), Babachir Lawal, ya buƙaci 'yan Najeriya da kada su goyi bayan tsohon Mataimakin Shugaban Ƙasa, Atiku Abuba...

Read More
Kwamitin Majalisar Wakilai ya yi Allah-wadai da dabi’un shugaban Hukumar Haraji ta Kasa, tare da  badaumarnin dakatar da daukar ma’aikata
Babban Labari

Kwamitin Majalisar Wakilai ya yi Allah-wadai da dabi’un shugaban Hukumar Haraji ta Kasa, tare da badaumarnin dakatar da daukar ma’aikata

Kwamitin Majalisar Wakilai mai kula da Ka’idar Daidaito ta Tarayya (Federal Character) ya yi kakkausar suka kan abin da ya bayyana a matsayin "ci ga...

Read More
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Takardun Lamuni Na Naira Biliyan 729 Don Fannin Wutar Lantarki
Labaran gida, Babban Labari

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Takardun Lamuni Na Naira Biliyan 729 Don Fannin Wutar Lantarki

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ƙaddamar da kashi na biyu na shirin takardun lamuni na naira biliyan 729 domin biyan basussukan da ake bin fannin wuta...

Read More
Rahotanni Sun Ce Italiya Na Tattaunawa Da Pep Guardiola Kan Horar Da Tawagar Ƙasar
Babban Labari, Wassani

Rahotanni Sun Ce Italiya Na Tattaunawa Da Pep Guardiola Kan Horar Da Tawagar Ƙasar

Rahotanni daga Italiya na cewa Hukumar Ƙwallon Ƙafa ta ƙasar (FIGC) ta fara tattaunawa da tsohon kocin Manchester City, Pep Guardiola, domin yiwuwa...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka