Rundunar 'yan sandan jihar kwara ta tabbatar da sace mutum 10 a garin Yashikira na karamar hukumar Baruten
Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kwara ta tabbatar da cewa wasu ’yan bindiga sun sace mutane 10 a fadar Sarkin Yashikira da ke ƙaramar hukumar Baruten ...
Read More