YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Ghana Ta Fara Kwashe 'Yan Kasarta 1,000 Daga Afirka Ta Kudu.
Labaran Ketare, Babban Labari

Ghana Ta Fara Kwashe 'Yan Kasarta 1,000 Daga Afirka Ta Kudu.

Gwamnatin Ghana ta sanar da cewa karin 'yan ƙasarta 1,000 da ke aiki a matsayin baƙin haure a Afirka ta Kudu za su fara komawa gida a ranakun Lahadi...

Read More
Gwamnatin Jihar Sokoto Ta Nesanta Kanta Daga Ayyukan Wani Mai Sihiri Da Aka Fi Sani Da "Mai Shaho"
Labaran gida, Babban Labari

Gwamnatin Jihar Sokoto Ta Nesanta Kanta Daga Ayyukan Wani Mai Sihiri Da Aka Fi Sani Da "Mai Shaho"

Gwamnatin Jihar Sokoto ta bayyana cewa ba ta da wata alaƙa da wani mai sihiri da aka fi sani da suna Mai Shaho, bayan wani faifan bidiyo da ya bazu a...

Read More
Amurka Da Iran Sun Na Tattaunawar Sulhu Bayan Shawarar Pakistan Da Qatar
Labaran Ketare, Babban Labari, Tsaro

Amurka Da Iran Sun Na Tattaunawar Sulhu Bayan Shawarar Pakistan Da Qatar

Amurka da Iran sun mayar da martani mai kyau ga wata shawarar sasanci da ƙasashen Pakistan da Qatar suka gabatar domin kawo ƙarshen rikicin da ke ts...

Read More
Wasu da ake zargin 'yanbindiga ne sun sace wani alkalin babbar kotun Jihar Kebbi, Mai Shari'a Faruku Hassan Bunza
Tsaro

Wasu da ake zargin 'yanbindiga ne sun sace wani alkalin babbar kotun Jihar Kebbi, Mai Shari'a Faruku Hassan Bunza

Wasu da ake zargin 'yanbindiga ne sun sace wani alkalin babbar kotun Jihar Kebbi, Mai Shari'a Faruku Hassan Bunza, a gidansa da ke kan titin Zogirma a...

Read More
Operation FANSAN YAMMA Ta Ƙara Zage Damtse Domin Ceto Shugaban Ƙaramar Hukumar Bungudu Da Aka Yi Garkuwa Da Shi
Tsaro

Operation FANSAN YAMMA Ta Ƙara Zage Damtse Domin Ceto Shugaban Ƙaramar Hukumar Bungudu Da Aka Yi Garkuwa Da Shi

Rundunar Operation FANSAN YAMMA ta ce ta ƙara zage damtse wajen ceto Shugaban Ƙaramar Hukumar Bungudu ta Jihar Zamfara, Alhaji Nura Umar Abdullahi, ...

Read More
Operation FANSAN YAMMA Sun Ceto Mutane 48 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Zamfara
Babban Labari, Tsaro

Operation FANSAN YAMMA Sun Ceto Mutane 48 Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Zamfara

Dakarun Joint Task Force North West – Operation FANSAN YAMMA sun ceto mutane 48 da aka yi garkuwa da su bayan gaggawar kai ɗauki sakamakon harin da...

Read More
Operation HADIN KAI: Wani Babban Jami'in Kuɗi Na ISWAP Ya Miƙa Wuya Ga Sojoji
Babban Labari, Tsaro

Operation HADIN KAI: Wani Babban Jami'in Kuɗi Na ISWAP Ya Miƙa Wuya Ga Sojoji

Dakarun Operation HADIN KAI sun samu wata babbar nasara bayan wani babban jami'in kula da harkokin kuɗi na ƙungiyar ISWAP ya miƙa wuya ga sojoji, l...

Read More
Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Tsara Dokar Gyaran VAT Ta 2026
Babban Labari, Kasuwanci

Gwamnatin Tarayya Ta Ƙaddamar Da Kwamitin Tsara Dokar Gyaran VAT Ta 2026

Gwamnatin Tarayya ta ƙaddamar da wani Kwamitin Haɗin Gwiwar Ma'aikatu domin tsara Dokar Gyaran Harajin Ƙarin Daraja (VAT Modification Order) ta she...

Read More
INEC Ta Sanar Da Gwajin Tantance Masu Zaɓe Kafin Zaɓen Gwamnan Jihar Osun
Babban Labari, Siyasa

INEC Ta Sanar Da Gwajin Tantance Masu Zaɓe Kafin Zaɓen Gwamnan Jihar Osun

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ta sanar da cewa za ta gudanar da gwajin tantance masu zaɓe (Mock Accreditation Exercise) kafin zaɓen ...

Read More
Ma'aikatar Tsaro Ya Jaddada Aniyarta Na Bunƙasa Jami'ar Sojojin Najeriya Da Ke Biu
Babban Labari, Tsaro

Ma'aikatar Tsaro Ya Jaddada Aniyarta Na Bunƙasa Jami'ar Sojojin Najeriya Da Ke Biu

Ministan Tsaro, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya sake jaddada ƙudirin Gwamnatin Tarayya na mayar da Jami'ar Sojojin Najeriya da ke Biu (NAUB) ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka