YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Sojoji Sun Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Daga Hannun ’Yan Bindiga
Babban Labari, Tsaro

Sojoji Sun Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Daga Hannun ’Yan Bindiga

Rundunar sojin Najeriya ta sanar da ceto matar marigayi Manjo Janar Rabe Abubakar daga hannun ’yan bindiga bayan wani samame da dakarun haɗin gwiwa...

Read More
Gwamnatin kano ta ayyana Talata 16 ga watan yuni a matsayin hutun na sabuwar shekarar musulunci.
Babban Labari

Gwamnatin kano ta ayyana Talata 16 ga watan yuni a matsayin hutun na sabuwar shekarar musulunci.

Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana ranar Talata 16 ga Yuni, 2026 a matsayin ranar hutu domin gudanar da bukukuwan sabuwar shekarar Musulunci ta 1448 bayan...

Read More
Jam’iyyar Young Progressives Party (YPP) ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta gaggauta ganowa ta kam tare da gurfanar da  mutane da kungiyoyin da ke daukar nauyin ayyukan ta’addanci a Najeriya
Babban Labari

Jam’iyyar Young Progressives Party (YPP) ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta gaggauta ganowa ta kam tare da gurfanar da mutane da kungiyoyin da ke daukar nauyin ayyukan ta’addanci a Najeriya

Jam’iyyar Young Progressives Party (YPP) ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta gaggauta ganowa ta kam tare da gurfanar da mutane da kungiyoyin ...

Read More
Tsadar Rayuwa Ta Ƙaru Yayin da Hauhawar Farashi Ta Kai Kashi 15.93
Babban Labari, Kasuwanci

Tsadar Rayuwa Ta Ƙaru Yayin da Hauhawar Farashi Ta Kai Kashi 15.93

Hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya ta ƙaru zuwa kashi 15.93 cikin ɗari, lamarin da ke nuna ci gaba da tsadar rayuwa da al’ummar ƙasar ke fusk...

Read More
Sojojin Najeriya Sun Ƙaddamar da Hare-Hare Kan Maɓoyar ’Yan Bindiga a Katsina
Babban Labari, Tsaro

Sojojin Najeriya Sun Ƙaddamar da Hare-Hare Kan Maɓoyar ’Yan Bindiga a Katsina

Rundunar Sojin Najeriya ta sanar da ƙaddamar da wasu zafafan hare-hare kan maɓoyar ’yan bindiga a wasu yankuna na jihar Katsina da ke arewa maso y...

Read More
NDC Ta Tsayar da Mustapha Kwankwaso a Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Kano
Babban Labari, Siyasa

NDC Ta Tsayar da Mustapha Kwankwaso a Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Kano

Jam'iyyar NDC ta tsayar da Mustapha Rabi’u Kwankwaso a matsayin mataimakin ɗan takarar gwamnan jihar Kano a zaɓen shekarar 2027.Ɗan takarar gwamn...

Read More
Kotu Ta Umarci INEC Da Ta Cire ADC Daga Jerin Jam’iyyun Siyasa
Siyasa

Kotu Ta Umarci INEC Da Ta Cire ADC Daga Jerin Jam’iyyun Siyasa

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta umurci Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) da ta soke rajistar jam’iyyar ADC da wasu jam’iyyu h...

Read More
Duk da Sauya Sheƙar Fintiri Zuwa APC, PDP Na Kan Gaba a Zaɓen Kananan Hukumomi na Adamawa
Labaran gida, Siyasa

Duk da Sauya Sheƙar Fintiri Zuwa APC, PDP Na Kan Gaba a Zaɓen Kananan Hukumomi na Adamawa

Jam’iyyar PDP na kan gaba a sakamakon farko na zaɓen shugabanni da kansilolin ƙananan hukumomi da aka gudanar a Jihar Adamawa ranar Asabar.Hukumar...

Read More
Tashin Hankali Ya Mamaye Wurin Taron G7 Yayin Da Aka Yi Arangama da Masu Zanga-Zanga
Labaran Ketare, Babban Labari

Tashin Hankali Ya Mamaye Wurin Taron G7 Yayin Da Aka Yi Arangama da Masu Zanga-Zanga

An samu arangama tsakanin ’yansanda da masu zanga-zanga a birnin Geneva na ƙasar Switzerland, gabanin fara taron ƙasashen G7 da za a gudanar a Év...

Read More
Gwamnati Ta Shirya Gurfanar da Mutane 400 Kan Laifukan Ta’addanci
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Gwamnati Ta Shirya Gurfanar da Mutane 400 Kan Laifukan Ta’addanci

Aƙalla mutum 400 ne ake sa ran za a gurfanar a gaban Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Litinin kan zargin aikata laifukan ta’addanci, a ɗaya daga ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka