YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Karɓi Tawagar Gwamnatin Tarayya Gabanin Ƙaddamar da Aikin Layin Dogon Jirgin Ƙasa na Kano
General

Gwamna Abba Kabir Yusuf Ya Karɓi Tawagar Gwamnatin Tarayya Gabanin Ƙaddamar da Aikin Layin Dogon Jirgin Ƙasa na Kano

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya karɓi baƙuncin tawaga daga Ministry of Finance Incorporated (MOFI) da kamfanin Mota-Engil Nigeria ga...

Read More
Turkiyya na shirin taimaka wa Nijeriya wajen bunƙasa masana'antar ƙera jiragen ruwa
Babban Labari, Kasuwanci

Turkiyya na shirin taimaka wa Nijeriya wajen bunƙasa masana'antar ƙera jiragen ruwa

Turkiyya na ƙara faɗaɗa masana'antar ƙera jiragen ruwa, yayin da take shirin taka muhimmiyar rawa wajen taimaka wa Nijeriya cimma burinta na ƙera...

Read More
INTERPOL ta tasa ƙeyar ɗan China daga Nijeriya kan zargin safarar namun daji
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

INTERPOL ta tasa ƙeyar ɗan China daga Nijeriya kan zargin safarar namun daji

Rundunar ’Yansandan Nijeriya, tare da haɗin gwiwar Hukumar ’Yansandan Ƙasa da Ƙasa (INTERPOL), ta tasa ƙeyar wani ɗan ƙasar China mai suna C...

Read More
Hana yara shan sukari na inganta lafiyar ƙwaƙwalwarsu
Lafiya

Hana yara shan sukari na inganta lafiyar ƙwaƙwalwarsu

Wani sabon bincike ya nuna cewa rage yawan shan sukari ga yara tun daga haihuwa zuwa shekaru biyu na iya taimakawa wajen kare lafiyar ƙwaƙwalwa har ...

Read More
Ƙasashe 10 masu ƙarancin mutuwar aure a duniya
Nishadi

Ƙasashe 10 masu ƙarancin mutuwar aure a duniya

Bayanan da aka tattara daga WorldAtlas, bisa nazarin alƙaluman Hukumar Majalisar Ɗinkin Duniya (UN), Eurostat da hukumomin ƙididdiga na ƙasashe da...

Read More
Iran Ta Kulla Yarjejeniya Da China Kan Sayen Makaman Kare Sararin Samaniya
Labaran Ketare, Kasuwanci

Iran Ta Kulla Yarjejeniya Da China Kan Sayen Makaman Kare Sararin Samaniya

Kamfanin dillancin labarai na Reuters ya ruwaito cewa Iran ta kulla yarjejeniya da China domin sayen makaman kare sararin samaniya da ake harbawa daga...

Read More
INEC Ba Ta Nuna Son Kai, Ƙorafin Ƴan Adawa Matsalarsu Ce
General

INEC Ba Ta Nuna Son Kai, Ƙorafin Ƴan Adawa Matsalarsu Ce

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya ce Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) na gudanar da ayyukanta cikin adalci tare da bin tanade-tanaden...

Read More
HRW Ta Zargi Saudiyya Da Kashe Ƴan Habasha Ba Tare Da Cikakkiyar Shari'a Ba  Labarin:
Labaran Ketare

HRW Ta Zargi Saudiyya Da Kashe Ƴan Habasha Ba Tare Da Cikakkiyar Shari'a Ba Labarin:

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Human Rights Watch (HRW) ta zargi hukumomin Saudiyya da zartar da hukuncin kisa kan wasu ƴan ƙasar Habasha biya...

Read More
Sama da mutane 55475 ne suka kamu da  cutar amai da gudawa, cikin watanni shida a Jihar kano
Lafiya

Sama da mutane 55475 ne suka kamu da cutar amai da gudawa, cikin watanni shida a Jihar kano

Sama da mutane 55475 ne suka kamu da cutar amai da gudawa, cikin watanni shida a Jihar kanoKwamishinan lafiya Dr Abubakar Labaran Yusuf ne ya bay...

Read More
Tinubu ya musanta zargin amfanin da INEC wajen dakile jam'iyyun Adawa
Babban Labari

Tinubu ya musanta zargin amfanin da INEC wajen dakile jam'iyyun Adawa

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) ba ta nuna son kai wajen gudanar da ayyukanta, yana m...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka