YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Hezbollah da Isra’ila Sun Amince da Tsagaita Wuta Bayan Mummunan Artabu
General

Hezbollah da Isra’ila Sun Amince da Tsagaita Wuta Bayan Mummunan Artabu

Isra’ila da ƙungiyar Hezbollah sun amince da tsagaita wuta bayan kwana ɗaya na kazamin faɗa da ya haddasa asarar rayuka da jikkata mutane da dama...

Read More
Rundunar Sojin Najeriya Za Ta Fara Ɗaukar Ƴan Jarida A Lokacin Ayyuka
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Rundunar Sojin Najeriya Za Ta Fara Ɗaukar Ƴan Jarida A Lokacin Ayyuka

Gwamnatin Tarayyar Najeriya na nazarin wani sabon tsari da zai bai wa ƴan jarida damar yin rakiya da dakarun sojin ƙasar a lokacin da za su ƙaddama...

Read More
Majalisar Dokokin Zimbabwe Ta Amince da Tsawaita Wa'adin Shugaban Ƙasa Zuwa Shekara Bakwai
Babban Labari

Majalisar Dokokin Zimbabwe Ta Amince da Tsawaita Wa'adin Shugaban Ƙasa Zuwa Shekara Bakwai

Majalisar dokokin Zimbabwe ta amince da ƙudirin doka na tsawaita wa'adin mulkin shugaban ƙasa daga shekara biyar zuwa bakwai. Wannan matakin zai bai...

Read More
Gwamnatin Nijar Ta Zargi Faransa da Ɗaukar Nauyin Harin Filin Jirgin Sama na Niamey
Labaran Ketare

Gwamnatin Nijar Ta Zargi Faransa da Ɗaukar Nauyin Harin Filin Jirgin Sama na Niamey

Gwamnatin mulkin sojan Nijar ta zargi Faransa da ɗaukar nauyin harin da aka kai a filin jirgin saman Yamai da safiyar Alhamis.A cikin wata sanarwa da...

Read More
Za a Gurfanar da Kyaftin ɗin Morocco Achraf Hakimi Kan Zargin Fyade
Labaran Ketare, Wassani

Za a Gurfanar da Kyaftin ɗin Morocco Achraf Hakimi Kan Zargin Fyade

Kyaftin ɗin tawagar ƙwallon ƙafa ta Morocco, Achraf Hakimi, zai gurfana a gaban kotu a Faransa bayan masu gabatar da ƙara sun amince da ci gaba da...

Read More
Waɗanne Ƙungiyoyi Xabi Alonso Zai Fuskanta a Wasanni Biyar na Farko da Chelsea?
Wassani

Waɗanne Ƙungiyoyi Xabi Alonso Zai Fuskanta a Wasanni Biyar na Farko da Chelsea?

Sabuwar kakar Premier League ta zo da sabon salo ga Chelsea bayan naɗa Xabi Alonso a matsayin sabon kocinta kan kwantiragin shekara huɗu.Tsohon ɗan...

Read More
Michael Carrick Zai Fara Aikinsa da Jadawali Mai Sauƙi
Wassani

Michael Carrick Zai Fara Aikinsa da Jadawali Mai Sauƙi

Binciken da kamfanin ƙididdiga na ƙwallon ƙafa, Opta, ya gudanar ya nuna cewa Manchester United ce za ta fara kakar Premier League ta 2026/27 da ja...

Read More
Wanene Zai Maye Gurbin Kieran McKenna a Ipswich Town?
Wassani

Wanene Zai Maye Gurbin Kieran McKenna a Ipswich Town?

Ƙungiyar Ipswich Town na neman sabon koci bayan tsohon mai horar da ita, Kieran McKenna, ya yi murabus duk da nasarar da ya samu wajen dawo da ƙungi...

Read More
Manchester City Za Ta Kara da United da Liverpool Tun Farkon Kaka
Wassani

Manchester City Za Ta Kara da United da Liverpool Tun Farkon Kaka

Ƙungiyar Manchester City na ci gaba da shirye-shiryen sabon kakar wasa yayin da ake rade-radin neman magajin kocinta, Pep Guardiola.Rahotanni na nuna...

Read More
Coventry Ta Koma Premier League Bayan Shekaru 25
Wassani

Coventry Ta Koma Premier League Bayan Shekaru 25

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Coventry City za ta fara sabon babi a tarihinta yayin da ta koma gasar Premier League bayan shafe shekaru 25 ba ta buga ga...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka