YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Ƙungiyar kare haƙƙin bil-adama ta ƙasa da ƙasa, ta koka kan karancin malaman da ke koyarwa a sashin larabci da nazarin addinin muslunci muslunci a jami'ar Jos
Labaran gida

Ƙungiyar kare haƙƙin bil-adama ta ƙasa da ƙasa, ta koka kan karancin malaman da ke koyarwa a sashin larabci da nazarin addinin muslunci muslunci a jami'ar Jos

Ƙungiyar kare haƙƙin bil-adama ta ƙasa da ƙasa, ta koka kan karancin malaman da ke koyarwa a sashin larabci da nazarin addinin muslunci muslunci ...

Read More
Rundunar 'Yan Sandan Jihar Borno ta kama mutane biyar kan zargin yanka matattun shanu da sayar da namansu ga mutane a birnin Maiduguri
Tsaro

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Borno ta kama mutane biyar kan zargin yanka matattun shanu da sayar da namansu ga mutane a birnin Maiduguri

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Borno ta kama mutane biyar kan zargin yanka matattun shanu da sayar da namansu ga ɗaiɗaikun mutane da mahauta masu tsire ...

Read More
Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya gargadi mutane  kan tsallaka danja kafin ba da hannu
Babban Labari

Gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya gargadi mutane kan tsallaka danja kafin ba da hannu

Gwamnan Jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf, ya gargadi al'umma kan tsallaka danja kafin ba da hannu, tare da jaddada muhimmancin bin dokokin zirga-zir...

Read More
Gwamnatin Jihar Kano ta yi kira ga yan kasuwa su saka hannun jari a fannin tsaftar muhalli domin inganta lafiyar da tattalin arzikin jihar
Babban Labari

Gwamnatin Jihar Kano ta yi kira ga yan kasuwa su saka hannun jari a fannin tsaftar muhalli domin inganta lafiyar da tattalin arzikin jihar

Gwamnatin Jihar Kano ta nemi ƴan kasuwa da masu zuba jari su saka hannun jari a fannin tsaftar muhalli domin inganta lafiyar al'umma, samar da ayyuka...

Read More
Sanata Rufai Hanga Ya Fice Daga Jam'iyyar NDC
Labaran gida, Siyasa

Sanata Rufai Hanga Ya Fice Daga Jam'iyyar NDC

Sanata Rufai Hanga, mai wakiltar Kano ta Tsakiya a Majalisar Dattawa, ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar NDC, jam'iyyar da tsohon gwamnan Jihar Kano...

Read More
Yawan Maza Masu Ɗaukar Hutun Haihuwa Ya Haura Kashi 50% a Japan
Labaran gida

Yawan Maza Masu Ɗaukar Hutun Haihuwa Ya Haura Kashi 50% a Japan

Yawan maza da ke ɗaukar hutun haihuwa a Japan ya haura kashi 50 cikin 100 a karon farko, lamarin da ke nuna sauyin fahimta da al'adun aiki a ƙasar.M...

Read More
KACRAN Ta Yi Allah Wadai da Hare-Haren 'Yan Bindiga a Zamfara, Sokoto da Katsina
Labaran gida, Tsaro

KACRAN Ta Yi Allah Wadai da Hare-Haren 'Yan Bindiga a Zamfara, Sokoto da Katsina

Ƙungiyar Fulani Makiyaya ta Kullen Allah a Najeriya (KACRAN) ta yi Allah wadai da hare-haren da 'yan bindiga suka kai a jihohin Zamfara, Sokoto da Ka...

Read More
Spotlight Education and Youth Development Initiative (SEYDI) ta shirya a North West University, Kano.
Babban Labari

Spotlight Education and Youth Development Initiative (SEYDI) ta shirya a North West University, Kano.

Taron ya gudana ne a ƙarƙashin jagorancin shirin Drug Abuse Awareness Campus Tour (DAACT), wanda ke yaƙi da wayar da kai kan illar shaye-shaye a ja...

Read More
Iran Ta Kashe Mutane Biyu Da Aka Samu Da Laifin Yi Wa Isra'ila Leƙen Asiri
Labaran Ketare, Babban Labari

Iran Ta Kashe Mutane Biyu Da Aka Samu Da Laifin Yi Wa Isra'ila Leƙen Asiri

Hukumar shari'ar Iran ta sanar da aiwatar da hukuncin kisa kan Omid Behzad da Pouria Safvat a safiyar Litinin, bayan kotu ta same su da laifin yi wa I...

Read More
Soja Da Ɗan Sanda Sun Mutu Yayin Daƙile Harin 'Yan Bindiga A Zamfara
Labaran gida, Babban Labari

Soja Da Ɗan Sanda Sun Mutu Yayin Daƙile Harin 'Yan Bindiga A Zamfara

Rundunar Operation FANSAN YAMMA ta ce wani jami'in soja da ɗan sanda sun rasa rayukansu yayin da suke daƙile wani hari da 'yan bindiga suka kai sans...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka