YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da ɗaukar ma’aikatan tsaron gandun daji (Forest Guards) guda 1,000 a Katsina
Babban Labari

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da ɗaukar ma’aikatan tsaron gandun daji (Forest Guards) guda 1,000 a Katsina

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya amince da ɗaukar ma’aikatan tsaron gandun daji (Forest Guards) guda 1,000 domin ƙarfafa ƙoƙarin da ake yi ...

Read More
Majalisar Dattawa ta karyata ikirarin Sanata Adams Oshiomhole na cewar an sanya hannun bogi a dakatar da Natasha
Babban Labari

Majalisar Dattawa ta karyata ikirarin Sanata Adams Oshiomhole na cewar an sanya hannun bogi a dakatar da Natasha

Majalisar Dattawa ta yi watsi da zargin da Sanata Adams Oshiomhole ya yi cewa an ƙirƙira sa hannun bogi na wasu sanatoci ba bisa ka’ida ba a ...

Read More
Ma’aikatar Harkokin Waje da NLNG Sun Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Kan Diflomasiyyar Tattalin Arziki
Babban Labari, Kasuwanci

Ma’aikatar Harkokin Waje da NLNG Sun Ƙarfafa Haɗin Gwiwa Kan Diflomasiyyar Tattalin Arziki

Ministar Harkokin Wajen Najeriya, Bianca Odumegwu-Ojukwu, ta bayyana Kamfanin Nigeria LNG (NLNG) a matsayin wata muhimmiyar kadara ta ƙasa, tana mai ...

Read More
Kotun Katsina ta Yanke wa Hauwa’u Mukhtar Hukuncin Mutuwa ta Rataye
Babban Labari, Tsaro

Kotun Katsina ta Yanke wa Hauwa’u Mukhtar Hukuncin Mutuwa ta Rataye

Kotun Tarayya ta Jihar Katsina ta yanke wa Hauwa’u Mukhtar hukuncin mutuwa ta hanyar rataye bayan da aka same ta da laifin hadin gwiwa don aikata ta...

Read More
Daliban UTME Sun Fara Duba Sakamakonsu Bayan JAMB Ta Fitar da Sakamako
Labaran gida, Babban Labari

Daliban UTME Sun Fara Duba Sakamakonsu Bayan JAMB Ta Fitar da Sakamako

Hukumar Shirya Jarabawar Shiga Manyan Makarantu ta Ƙasa (JAMB) ta fitar da sakamakon jarabawar UTME ta maimaitawa, wadda aka gudanar ga ɗaliban da b...

Read More
Yan Sanda Sun Tabbatar da Mutuwar Jami’an Tsaro Uku a Cibiyar NIPSS da ke Jos
Babban Labari, Tsaro

Yan Sanda Sun Tabbatar da Mutuwar Jami’an Tsaro Uku a Cibiyar NIPSS da ke Jos

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Plateau ta tabbatar da mutuwar jami’an tsaro uku a wata matsalar tsaro da ta faru a Cibiyar Nazarin Manufofi da Dabarun...

Read More
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Radda, ya sanar da sabbin matakan tsaro domin daƙile ayyukan ƴan bindiga da masu garkuwa da mutane a jihar.
Babban Labari

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Radda, ya sanar da sabbin matakan tsaro domin daƙile ayyukan ƴan bindiga da masu garkuwa da mutane a jihar.

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Radda, ya sanar da sabbin matakan tsaro domin daƙile ayyukan ƴan bindiga da masu garkuwa da mutane a jihar.A ciki...

Read More
Gwamnatin Kano ta kaddamar Kwamitin mutum 10 don bincikae zargin karkatar da gyadar tamowa, da sauran abinci yara Mai dauke da magani
Babban Labari

Gwamnatin Kano ta kaddamar Kwamitin mutum 10 don bincikae zargin karkatar da gyadar tamowa, da sauran abinci yara Mai dauke da magani

Gwamnatin Jihar Kano ta ƙaddamar da wani babban kwamitin da zai gudanar da bincike kan satar gyadar tamowa abincin yara mai suna RUTF.da ak...

Read More
Anyi amfani da son zuciya da sa hannu na bogi wajen dakatar da Sanata Natasha na watanni shida - Oshiomhole
Babban Labari

Anyi amfani da son zuciya da sa hannu na bogi wajen dakatar da Sanata Natasha na watanni shida - Oshiomhole

Sanatan Edo ta Arewa, Adams Oshiomhole, ya yi zargin cewa an yi amfani da sa hannun jabu ko kuma aka saka sunayen wasu sanatoci ba tare da amincewarsu...

Read More
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Aƙalla Mutum 20 a Harin da Suka Kai Kebbi
Babban Labari, Tsaro

Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Aƙalla Mutum 20 a Harin da Suka Kai Kebbi

Aƙalla mutum 20 ne suka rasa rayukansu bayan da mayaƙan ƙungiyar Lakurawa suka kai hari ƙauyen Fasken Rafi da ke ƙaramar hukumar Arewa a jihar Ke...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka