YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Yadda Shugaban Karamar Hukuma Yakoma aikin tella bayan sauka daga kujerarsa
Labaran gida, Siyasa

Yadda Shugaban Karamar Hukuma Yakoma aikin tella bayan sauka daga kujerarsa

Tsohon Shugaban Ƙaramar Hukumar Kumbotso a Jihar Kano, Abdullahi Gali Shitu, wanda aka fi sani da Comrade Abdullahi Gali Basaf, ya koma sana’arsa t...

Read More
Yan Diomande ya amince da sharuɗɗan komawa Real Madrid
Wassani

Yan Diomande ya amince da sharuɗɗan komawa Real Madrid

Ɗan wasan gefe na ƙungiyar RB Leipzig, Yan Diomande, ya amince da sharuɗɗan kashin kansa da Real Madrid kan yiwuwar komawarsa ƙungiyar, bayan da ...

Read More
Italiya ta sake naɗa Roberto Mancini a matsayin kocin ƙasa
Wassani

Italiya ta sake naɗa Roberto Mancini a matsayin kocin ƙasa

Hukumar Kwallon Kafa ta Italiya ta sake naɗa Roberto Mancini a matsayin kocin tawagar ƙasar karo na biyu, kwana guda bayan Andrea Pirlo ya janye dag...

Read More
Rodri zai yi jinya na ɗan lokaci bayan tiyatar baya
Wassani

Rodri zai yi jinya na ɗan lokaci bayan tiyatar baya

Ɗan wasan tsakiya na Manchester City, Rodri, zai yi jinya na wani ɗan lokaci bayan tiyatar da aka yi masa domin magance matsalar bayansa.Tun da fark...

Read More
Gwamnatin Najeriya: ’Yan Najeriya 98 sun mutu a hare-haren ƙyamar baƙi a Afirka ta Kudu tun 2022
Labaran gida, Labaran Ketare

Gwamnatin Najeriya: ’Yan Najeriya 98 sun mutu a hare-haren ƙyamar baƙi a Afirka ta Kudu tun 2022

Gwamnatin Najeriya ta bayyana cewa akalla ’yan Najeriya 98 ne suka mutu sakamakon hare-haren ƙyamar baƙi a Afirka ta Kudu tun daga shekarar 2022.H...

Read More
INEC ta ce ba za ta ƙara wa’adin rijistar masu zaɓe ba
Babban Labari, Siyasa

INEC ta ce ba za ta ƙara wa’adin rijistar masu zaɓe ba

Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Najeriya (INEC) ta bayyana cewa ba za ta sake ƙara wa’adin rijistar masu zaɓe ba, duk da kiraye-kirayen da jam’...

Read More
Iran ta tattauna da Oman da Saudiyya kan rage tashin hankali a Gabas ta Tsakiya
Labaran Ketare

Iran ta tattauna da Oman da Saudiyya kan rage tashin hankali a Gabas ta Tsakiya

Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araqchi, ya gudanar da tattaunawa ta wayar tarho daban-daban da takwarorinsa na Oman da Saudiyya domin duba halin ...

Read More
Gwamna Uba Sani ya zaɓi Jerry Adams a matsayin mataimakinsa na takarar 2027
Babban Labari, Siyasa

Gwamna Uba Sani ya zaɓi Jerry Adams a matsayin mataimakinsa na takarar 2027

Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya sanar da zaɓen Mista Jerry Adams a matsayin mataimakinsa a zaɓen gwamnan jihar na shekarar 2027.A cikin wa...

Read More
Mutum huɗu sun mutu yayin harin ’yan bindiga a Sokoto, an ceto mutum 32
Babban Labari, Tsaro

Mutum huɗu sun mutu yayin harin ’yan bindiga a Sokoto, an ceto mutum 32

Mutum huɗu sun rasa rayukansu bayan wasu ’yan bindiga sun kai hari ƙauyen Maikujera da ke ƙaramar hukumar Rabah a jihar Sokoto.Rundunar ’Yan Sa...

Read More
Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje Sama da 200 a Kusada, Katsina
Labaran gida, Babban Labari

Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje Sama da 200 a Kusada, Katsina

Ambaliyar Ruwa Ta Lalata Gidaje Sama da 200 a Kusada, KatsinaKatsina: Sama da gidaje 200 ne suka rushe sakamakon ruwan sama mai ƙarfi da iska tare da...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka