YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Masu Zanga-Zangar Da Suka Tilasta Murabus Din Ministan Ilimi A Indiya Sun Nemi A Saki Wadanda Aka Kama
Labaran Ketare

Masu Zanga-Zangar Da Suka Tilasta Murabus Din Ministan Ilimi A Indiya Sun Nemi A Saki Wadanda Aka Kama

Matasan da suka jagoranci zanga-zangar da ta kai ga murabus ɗin Ministan Ilimi na Indiya sun buƙaci gwamnatin ƙasar da ta saki dukkan mutanen da ak...

Read More
Operation Whirl Stroke Ta Ceto Mutane Biyu Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Taraba
Labaran Ketare, Babban Labari

Operation Whirl Stroke Ta Ceto Mutane Biyu Da Aka Yi Garkuwa Da Su A Taraba

Rundunar Sojin Najeriya ta bayyana cewa dakarunta na Operation Whirl Stroke sun yi nasarar ceto mutane biyu da aka yi garkuwa da su a wani samame da s...

Read More
Majalisar Dokokin Kano Ta Bukaci Gwamnatin Jiha Ta Samar da Cibiyoyin Koyon Sana’o’i a Duk Ƙananan Hukumomi 44
Labaran gida

Majalisar Dokokin Kano Ta Bukaci Gwamnatin Jiha Ta Samar da Cibiyoyin Koyon Sana’o’i a Duk Ƙananan Hukumomi 44

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta bukaci Gwamnatin Jihar da ta samar da cibiyoyin koyon ƙananan sana’o’i a dukkan ƙananan hukumomi 44 na jihar dom...

Read More
Farashin Danyen Mai Ya Sauka Bayan Dakatar Da Hare-Haren Amurka Da Iran
Kasuwanci

Farashin Danyen Mai Ya Sauka Bayan Dakatar Da Hare-Haren Amurka Da Iran

Farashin danyen mai a kasuwannin duniya ya ragu zuwa kusan dala 90 kan kowace ganga, bayan da Amurka da Iran suka dakatar da hare-haren da suke kai wa...

Read More
Lauyoyin Gwamnatin Jihar Kwara Sun Shiga Yajin Aiki Kan Rashin Biyan Alawus
Labaran gida, Babban Labari

Lauyoyin Gwamnatin Jihar Kwara Sun Shiga Yajin Aiki Kan Rashin Biyan Alawus

Lauyoyin da ke aiki a Ma'aikatar Shari'a ta Jihar Kwara sun fara yajin aiki na sai baba-ta-gani, sakamakon zargin rashin biyan wasu alawus da suke bin...

Read More
Najeriya Ta Yi Allah Wadai Da Kisan Ɗan Ƙasarta A Afirka Ta Kudu, Ta Nemi Bincike Cikin Gaggawa
Labaran Ketare, Babban Labari

Najeriya Ta Yi Allah Wadai Da Kisan Ɗan Ƙasarta A Afirka Ta Kudu, Ta Nemi Bincike Cikin Gaggawa

Gwamnatin Najeriya, ta hannun Ofishin Jakadancinta da ke Johannesburg, ta yi Allah wadai da kisan wani ɗan ƙasar, Ibeh Chika Simon, wanda ya rasa ra...

Read More
Human Rights Watch Ta Yi Gargaɗi Kan Ayyukan Hako Mai Na Perenco A Kongo
Labaran Ketare, Lafiya

Human Rights Watch Ta Yi Gargaɗi Kan Ayyukan Hako Mai Na Perenco A Kongo

Ƙungiyar kare haƙƙin bil'adama ta Human Rights Watch (HRW) ta yi gargaɗin cewa ayyukan hako mai da kamfanin Perenco ke gudanarwa a yankin Muanda d...

Read More
Peter Obi Ya Bukaci Tinubu Ya Haƙura Da Takarar 2027
Labaran gida, Babban Labari

Peter Obi Ya Bukaci Tinubu Ya Haƙura Da Takarar 2027

Ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar NDC, Peter Obi, ya buƙaci Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ya haƙura da neman wa'adi na biyu a zaɓen shekarar ...

Read More
Mutum 137 Sun Karbi Takardun Shaidar Aiki na BESDA a Karamar Hukumar Dawakin Tofa
Labaran Ketare

Mutum 137 Sun Karbi Takardun Shaidar Aiki na BESDA a Karamar Hukumar Dawakin Tofa

Shugaban Ƙaramar Hukumar Dawakin Tofa, Hon. Anas Muƙhtar Danmaliki, ya jagoranci bikin raba takardun shaidar ɗaukar aiki ga mutane 137 da Gwamnatin...

Read More
Wani babban jami'in kungiyar ISWAP mai kula da harkokin kudi ya mika wuya ga dakarun Operation Hadin Kai a Jihar Borno
Tsaro

Wani babban jami'in kungiyar ISWAP mai kula da harkokin kudi ya mika wuya ga dakarun Operation Hadin Kai a Jihar Borno

Wani babban jami'in kungiyar ISWAP mai kula da harkokin kudi ya mika wuya ga dakarun Operation Hadin Kai a Jihar Borno, sakamakon ci gaba da hare-hare...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka