YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Tsoffin Janar-Janar Sun Bukaci Garambawul a Tsarin Tsaro Bayan Kisan Janar Rabe Abubakar
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Tsoffin Janar-Janar Sun Bukaci Garambawul a Tsarin Tsaro Bayan Kisan Janar Rabe Abubakar

Tsoffin hafsoshin sojin Najeriya da abokan aikin marigayi Manjo Janar Rabe Abubakar (mai ritaya) sun yi kira ga gwamnati da hukumomin tsaro da su sake...

Read More
An Kashe Mutane 30 a Harin da aka Kai Filin Jirgin Sama na Niamey a Nijar
Labaran Ketare, Babban Labari

An Kashe Mutane 30 a Harin da aka Kai Filin Jirgin Sama na Niamey a Nijar

An kashe sojoji 11 a harin da aka kai filin jirgin sama na birnin Niamey a Jamhuriyar Nijar, inda aka ce an kashe mutane 30 gabaɗaya.Ma’aikatar Tsa...

Read More
Firaministan Equatorial Guinea Ya Yi Murabus Tare da Gwamnatinsa Bayan Gaza Cika Alƙawura
Labaran Ketare, Babban Labari

Firaministan Equatorial Guinea Ya Yi Murabus Tare da Gwamnatinsa Bayan Gaza Cika Alƙawura

Firaministan ƙasar Equatorial Guinea, Manuel Osa Nsue Nsua, ya yi murabus tare da dukkan mambobin gwamnatinsa bayan zargin cewa sun gaza cika alƙawu...

Read More
JD Vance Ya Bukaci Isra'ila Ta Mutunta Yarjejeniyar Zaman Lafiya
Labaran Ketare, Babban Labari

JD Vance Ya Bukaci Isra'ila Ta Mutunta Yarjejeniyar Zaman Lafiya

Mataimakin Shugaban Amurka, J.D. Vance, ya bayyana cewa kowace ƙasa na da haƙƙin kare kanta, amma ya jaddada cewa Isra'ila dole ne ta mutunta yarje...

Read More
Tara Buhunan Ba-Haya a Ƙofar Gida Ya Jawo Wa Mutum Ɗauri da Tara
Labaran gida, Babban Labari

Tara Buhunan Ba-Haya a Ƙofar Gida Ya Jawo Wa Mutum Ɗauri da Tara

Wata kotu a birnin Kano ta yanke wa wani mutum hukuncin ɗauri da tarar kuɗi bayan an same shi da laifin tara buhunan ba-haya a ƙofar gidansa, lamar...

Read More
Najeriya Ta Sanya Hannu Kan Sabon Alƙawarin Goyon Bayan MDD
Labaran gida, Labaran Ketare, Babban Labari

Najeriya Ta Sanya Hannu Kan Sabon Alƙawarin Goyon Bayan MDD

Gabanin zama na 81 na Babban Taron Majalisar Ɗinkin Duniya (UNGA), Najeriya ta sanya hannu kan wata sabuwar takardar jaddada goyon baya ga Kundin Tsa...

Read More
Jihohi da Kananan Hukumomi Sun Raba Naira Tiriliyan 2.3 Na Kudin Shiga na Mayun 2026
Labaran gida, Babban Labari

Jihohi da Kananan Hukumomi Sun Raba Naira Tiriliyan 2.3 Na Kudin Shiga na Mayun 2026

Kwamitin Raba Kudaden Tarayya (FAAC) ya raba jimillar Naira tiriliyan 2.3 ga matakan gwamnati uku a matsayin rabon kudaden shiga na watan Mayun 2026.A...

Read More
Rashin Tsaro a Kan Iyakoki Na Kara Rura Matsalar Tsaro a Najeriya – Ribadu
Babban Labari, Tsaro

Rashin Tsaro a Kan Iyakoki Na Kara Rura Matsalar Tsaro a Najeriya – Ribadu

Mai Bai wa Shugaban Ƙasa Shawara Kan Harkokin Tsaro (NSA), Nuhu Ribadu, ya bayyana cewa rashin cikakken tsaro a kan iyakokin Najeriya na daga cikin m...

Read More
Ragin Farashin Dangote Ba Ya Kai Tsaye Zuwa Gidajen Mai – PETROAN
Babban Labari, Kasuwanci

Ragin Farashin Dangote Ba Ya Kai Tsaye Zuwa Gidajen Mai – PETROAN

Ƙungiyar masu gidajen mai ta Nijeriya (PETROAN) ta bayyana cewa rage farashin man fetur da matatar Dangote ke yi ba ya bayyana kai tsaye a gidajen ma...

Read More
Matar shugaban kasa Oluremi Tinubu ta bada tallafin Miliyan 100 ga mata Yan kaduwa 200 a jihar Benue
Babban Labari

Matar shugaban kasa Oluremi Tinubu ta bada tallafin Miliyan 100 ga mata Yan kaduwa 200 a jihar Benue

Uwargidan Shugaban Ƙasa, Sanata Oluremi Tinubu, ta ba da tallafin naira miliyan 100 ga ƙananan ’yan kasuwa mata 2,000 a Jihar Benue domin su fara ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka