YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Kotun Ƙolin Amurka Ta Yi Watsi da Ƙalubalantar Haƙƙin Zama Ɗan Ƙasa Ta Haihuwa
Labaran Ketare

Kotun Ƙolin Amurka Ta Yi Watsi da Ƙalubalantar Haƙƙin Zama Ɗan Ƙasa Ta Haihuwa

Kotun Ƙolin Amurka ta yanke hukuncin da ya tabbatar da ci gaba da aiwatar da haƙƙin zama ɗan ƙasar Amurka ta hanyar haihuwa, bayan ta yi watsi da...

Read More
Gwamnatin Najeriya Ta Sanya Burin Samun Naira Tiriliyan 2.5 Na Kuɗaɗen Shiga a 2026
Labaran gida, Babban Labari

Gwamnatin Najeriya Ta Sanya Burin Samun Naira Tiriliyan 2.5 Na Kuɗaɗen Shiga a 2026

Gwamnatin Tarayya ta bayyana aniyarta na tara naira tiriliyan 2.5 a matsayin kuɗaɗen shiga na cikin gida a shekarar 2026.A cewar Hukumar Kula da Ɗa...

Read More
Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Kira da a Ƙara Kai Agaji ga Venezuela Bayan Girgizar Ƙasa
Labaran Ketare, Lafiya

Majalisar Dinkin Duniya Ta Yi Kira da a Ƙara Kai Agaji ga Venezuela Bayan Girgizar Ƙasa

Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa mutane da dama a Venezuela na buƙatar agajin gaggawa, musamman abinci da matsuguni, bayan girgizar ƙasa da t...

Read More
Gwamnatin Kano ta fara farfado da matatar ruwan Joda da ke Ƙaramar Hukumar Gabasawa bayan ta shafe shekara bakwai ba ta samar da ruwa
Babban Labari

Gwamnatin Kano ta fara farfado da matatar ruwan Joda da ke Ƙaramar Hukumar Gabasawa bayan ta shafe shekara bakwai ba ta samar da ruwa

Gwamnatin Jihar Kano ta fara aikin gyaran matatar ruwa ta Joda da ke Ƙaramar Hukumar Gabasawa bayan ta shafe shekara bakwai ba ta samar da ruwa.wanna...

Read More
Sarkin Musulmi Muhammad Sa'ad Abubakar ya yi kira da a gaggauta yin adalci kan kashe-kashen da aka yi a jahar Kaduna da Benue
Babban Labari

Sarkin Musulmi Muhammad Sa'ad Abubakar ya yi kira da a gaggauta yin adalci kan kashe-kashen da aka yi a jahar Kaduna da Benue

Shugaban Majalisar Koli da ke kula da harkokin addinin Islama a Nigeria kuma mai Alfarma Sarkin Musulmi Alh Muhammad Sa'ad Abubakar ya bayyana hakan t...

Read More
Dakarun Operation FANSAN YAMMA sun kashe 'yan ta'adda biyu, sun ceto mutum ɗaya da aka yi garkuwa da shi jihohin Kaduna da Zamfara
Babban Labari

Dakarun Operation FANSAN YAMMA sun kashe 'yan ta'adda biyu, sun ceto mutum ɗaya da aka yi garkuwa da shi jihohin Kaduna da Zamfara

Dakarun Operation FANSAN YAMMA sun kashe 'yan ta'adda biyu, sun ceto mutum ɗaya da aka yi garkuwa da shi, sun kama mutum takwas da ake zargin masu ha...

Read More
Babbar Kotun Tarayya Ta Fitar da Sabbin Ka'idoji Kan Shari'o'in Gabanin Zaɓe
Labaran gida, Babban Labari, Siyasa

Babbar Kotun Tarayya Ta Fitar da Sabbin Ka'idoji Kan Shari'o'in Gabanin Zaɓe

Babbar Kotun Tarayya ta ƙaddamar da sabbin ka'idojin gudanar da shari'o'in gabanin zaɓe domin hanzarta shari'a, tabbatar da adalci da rage jinkirin ...

Read More
Shugaba Tinubu Ya Rantsar da Sabbin Kwamishinonin RMAFC da NPC
Labaran gida, Babban Labari

Shugaba Tinubu Ya Rantsar da Sabbin Kwamishinonin RMAFC da NPC

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya rantsar da sabbin kwamishinoni na Hukumar Tara Kuɗaɗen Shiga da Rabon Arzikin Ƙasa (RMAFC) da kuma Hukumar Ƙ...

Read More
Jami'o'in Najeriya 24 Sun Shiga Jerin Manyan Jami'o'in Duniya na 2026
Labaran gida, Babban Labari

Jami'o'in Najeriya 24 Sun Shiga Jerin Manyan Jami'o'in Duniya na 2026

Sabon rahoton Times Higher Education (THE) na shekarar 2026 ya nuna cewa jami'o'i 24 daga Najeriya sun shiga jerin manyan jami'o'in duniya, wanda ya s...

Read More
Rahotanni: Robert Lewandowski Na Dab Da Komawa Chicago Fire
Labaran Ketare, Wassani

Rahotanni: Robert Lewandowski Na Dab Da Komawa Chicago Fire

Robert Lewandowski na dab da kammala komawa Chicago Fire FC bayan karewar kwantiraginsa da FC Barcelona.Rahotanni sun ce ana sa ran ɗan wasan mai she...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka