YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Magoya bayan Sowore sun zargi DSS da cin zarafinsa ta hanyar kama ci da karfin tuwo da kuma raunata shi
Babban Labari

Magoya bayan Sowore sun zargi DSS da cin zarafinsa ta hanyar kama ci da karfin tuwo da kuma raunata shi

Magoya bayan mai fafutukar kare haƙƙin ɗan Adam kuma tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar African Action Congress (AAC), Omoyele Sowore,...

Read More
Ku sauko da farashin siminti don saukaka gine gine a najeriya- FG
Babban Labari

Ku sauko da farashin siminti don saukaka gine gine a najeriya- FG

Gwamnatin Tarayya ta yi ga kamfanionin Samar da siminti a Najeriya da su rage farashin siminti domin saukaka manyan aiyukan gine gine a kasarnan.Minis...

Read More
An rantsar da Andy Burnham a Majalisar Dokokin Birtaniya
Labaran Ketare

An rantsar da Andy Burnham a Majalisar Dokokin Birtaniya

An rantsar da Andy Burnham a matsayin sabon ɗan Majalisar Dokokin Birtaniya mai wakiltar mazaɓar Makerfield bayan nasararsa a zaɓe. Ya samu kyakkya...

Read More
DPO ne ya cire wa matata hijabi, ya tura ta kan titi
Babban Labari, Tsaro

DPO ne ya cire wa matata hijabi, ya tura ta kan titi

Aliyu Muhammad ya bayyana alhininsa bayan da wasu fusatattun mutane suka kashe tare da ƙona matarsa, Ummulkhairi, a jihar Kaduna bisa zargin satar ya...

Read More
Ma'aikatar kula da lafiya a matakin farko ta jijar kano, ta dakatar da dukan sugabannin masu aikin Rigakafi da aka tura Hotoron Arewa
Babban Labari, Lafiya

Ma'aikatar kula da lafiya a matakin farko ta jijar kano, ta dakatar da dukan sugabannin masu aikin Rigakafi da aka tura Hotoron Arewa

Ma’aikatar Kula da Lafiyar Matakin Farko ta Jihar Kano (KSPHCMB) ta amince da wasu muhimman matakai domin ƙarfafa ingancin ayyukan rigakafi, tabbat...

Read More
Dole shugaban Tinubu ya ayyana dokar ta baci Kan matsalar tsaro kafin ya gagari kundila - makarfi
Babban Labari

Dole shugaban Tinubu ya ayyana dokar ta baci Kan matsalar tsaro kafin ya gagari kundila - makarfi

Tsohon gwamnan jihar Kaduna kuma tsohon sanata, Ahmed Mohammed Makarfi, ya yi kira ga Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu da ya ayyana dokar ta-baci kan ...

Read More
Nafisa Abdullahi Ta Jawo Ce-ce-ku-ce Bayan Furucinta Kan Aure
Nishadi

Nafisa Abdullahi Ta Jawo Ce-ce-ku-ce Bayan Furucinta Kan Aure

Fitacciyar jarumar Kannywood, Nafisa Abdullahi, ta janyo muhawara a kafafen sada zumunta bayan bayyana ra’ayinta game da aure, inda ta ce a ganinta ...

Read More
Yakubu Kingsley ya shigar da Donald Duke kara gaban kotu yana kalubalantar zamansa Dan takarar shugaban kasa a jam’iyar PRP
Babban Labari

Yakubu Kingsley ya shigar da Donald Duke kara gaban kotu yana kalubalantar zamansa Dan takarar shugaban kasa a jam’iyar PRP

Mai neman takarar kujerar shugaban ƙasa a jam’iyyar PRP, Yakubu Kingsley, ya kalubalanci nasarar tsohon gwamnan Jihar Cross River, Donald Duke, a m...

Read More
Dala Biliyan 6 Na Cikin Tayin Da Amurka Ke Yi Wa Iran
Labaran Ketare, Babban Labari

Dala Biliyan 6 Na Cikin Tayin Da Amurka Ke Yi Wa Iran

Wani rahoto da kafar yaɗa labarai ta Axios ta wallafa ya ce Amurka na neman Iran ta amince da bai wa masu binciken Majalisar Ɗinkin Duniya damar dub...

Read More
Hukumar dake kula da aiyukan Gidajen gyaran Hali, Kashe gobara da civil defence ( CDCFIB) ta karyata rahotonnin dake cewa ta dage daukar sabbin jami'ai
Babban Labari

Hukumar dake kula da aiyukan Gidajen gyaran Hali, Kashe gobara da civil defence ( CDCFIB) ta karyata rahotonnin dake cewa ta dage daukar sabbin jami'ai

Hukumar Kula da Ayyukan tsaro na farar hula, Gidajen Gyaran Hali, Kashe Gobara da Shige da Fice (CDCFIB) ta karyata wata sanarwar bogi da ke yawo a ka...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka