YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Gwamnatin Kebbi Ta Musanta Rahoton MSF Kan Mutuwar Yara Sakamakon Tamowa
Labaran gida, Babban Labari, Lafiya

Gwamnatin Kebbi Ta Musanta Rahoton MSF Kan Mutuwar Yara Sakamakon Tamowa

Gwamnatin Jihar Kebbi ta yi watsi da rahoton da ƙungiyar **Médecins Sans Frontières (MSF) ta fitar, wanda ya yi iƙirarin cewa ana samun mace-macen...

Read More
'Yan Sanda Sun Gurfanar Da Ƙarin Mutum 17 Kan Kisan Da Aka Yi a Maraban Jos
Babban Labari, Tsaro

'Yan Sanda Sun Gurfanar Da Ƙarin Mutum 17 Kan Kisan Da Aka Yi a Maraban Jos

Rundunar 'Yan Sandan Jihar Kaduna ta sanar da gurfanar da wasu ƙarin mutum 17 da ake zargi da hannu a kisan gilla da aka yi wa wata mata a Unguwar Ma...

Read More
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Gwamnatinsa Na Ci Gaba Da Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi
Labaran Ketare, Babban Labari, Tsaro

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Gwamnatinsa Na Ci Gaba Da Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sake jaddada aniyar gwamnatinsa na ci gaba da kakkaɓe masu safarar miyagun ƙwayoyi da kuma masu ta'ammali da s...

Read More
Obi ya bukaci shugaban Tinubu ya dage Samar da yansandan jihohi zuwa bayan zaben 2027
Babban Labari

Obi ya bukaci shugaban Tinubu ya dage Samar da yansandan jihohi zuwa bayan zaben 2027

Dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya buƙaci Shugaba Bola Tinubu da ya dakatar da aiwatar da tsarin kafa ‘yansandan jihohi h...

Read More
Kotu ta rushe Umarnin yi wa jam'iyar NDC rajistar Zama jam'iya
Siyasa

Kotu ta rushe Umarnin yi wa jam'iyar NDC rajistar Zama jam'iya

Babbar kotun tarayya da ke Lokoja ta soke wani hukuncin da ta yanke a baya wanda ya umarci Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta yi wa jam'iyyar NDC rajist...

Read More
Taʻ ammali da miyagun kwayoyi na da alhakin kusan kashi 80 cikin 100 na matsalolin tsaro da jihar sokoto ke fuskanta – Gwamna Ahmed Aliyu
Babban Labari

Taʻ ammali da miyagun kwayoyi na da alhakin kusan kashi 80 cikin 100 na matsalolin tsaro da jihar sokoto ke fuskanta – Gwamna Ahmed Aliyu

Gwamnan jihar Sokoto Ahmed Aliyu, ya bayyana cewa TaÊ» ammali da miyagun kwayoyi na da alhakin kusan kashi 80 cikin 100 na matsalolin tsaro da jihar k...

Read More
Cibiyar Gyaran Hali ta Kiru a Jihar Kano ta nemi hadin kan masu ruwa da tsaki wajen kare matasa daga illolin shan miyagun ƙwayoyi
Babban Labari

Cibiyar Gyaran Hali ta Kiru a Jihar Kano ta nemi hadin kan masu ruwa da tsaki wajen kare matasa daga illolin shan miyagun ƙwayoyi

Cibiyar Gyaran Hali ta Kiru a Jihar Kano ta yi kira ga iyaye, shugabannin al’umma, malamai da sauran masu ruwa da tsaki da su haɗa kai wajen kare m...

Read More
Kasar Ireland ta bude damar Karatun Digiri na biyu kyauta( schooler ship) ga Yan Najeriya da ghana
Babban Labari

Kasar Ireland ta bude damar Karatun Digiri na biyu kyauta( schooler ship) ga Yan Najeriya da ghana

Ofishin Jakadancin ƙasar Ireland da ke Najeriya ya sanar da cewa za a fara karɓar buƙatun shiga Shirin Ireland Fellows Programme na shekarar 2026 d...

Read More
An Ceto Mutum 10 Bayan Ruftawar Wani Gini a Legas
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

An Ceto Mutum 10 Bayan Ruftawar Wani Gini a Legas

Akalla mutum 10 ne aka ceto da ransu bayan wani ginin bene ya rufta a jihar Legas da ke kudu maso yammacin Najeriya.Lamarin ya faru ne a kan titin Old...

Read More
Gwamnan Kano Ya Kafa Kwamitin Musamman Don Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Gwamnan Kano Ya Kafa Kwamitin Musamman Don Yaƙi Da Miyagun Ƙwayoyi

Gwamnan Jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da kafa wani kwamiti na musamman domin Æ™arfafa yaÆ™i da shaye-shaye da safarar miyagun Æ™wayoyi a faÉ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka