YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Yan Sanda Sun Tabbatar da Mutuwar Jami’an Tsaro Uku a Cibiyar NIPSS da ke Jos
Babban Labari, Tsaro

Yan Sanda Sun Tabbatar da Mutuwar Jami’an Tsaro Uku a Cibiyar NIPSS da ke Jos

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Plateau ta tabbatar da mutuwar jami’an tsaro uku a wata matsalar tsaro da ta faru a Cibiyar Nazarin Manufofi da Dabarun...

Read More
Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Radda, ya sanar da sabbin matakan tsaro domin daƙile ayyukan ƴan bindiga da masu garkuwa da mutane a jihar.
Babban Labari

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Radda, ya sanar da sabbin matakan tsaro domin daƙile ayyukan ƴan bindiga da masu garkuwa da mutane a jihar.

Gwamnan Jihar Katsina, Malam Dikko Radda, ya sanar da sabbin matakan tsaro domin daƙile ayyukan ƴan bindiga da masu garkuwa da mutane a jihar.A ciki...

Read More
Gwamnatin Kano ta kaddamar Kwamitin mutum 10 don bincikae zargin karkatar da gyadar tamowa, da sauran abinci yara Mai dauke da magani
Babban Labari

Gwamnatin Kano ta kaddamar Kwamitin mutum 10 don bincikae zargin karkatar da gyadar tamowa, da sauran abinci yara Mai dauke da magani

Gwamnatin Jihar Kano ta ƙaddamar da wani babban kwamitin da zai gudanar da bincike kan satar gyadar tamowa abincin yara mai suna RUTF.da ak...

Read More
Anyi amfani da son zuciya da sa hannu na bogi wajen dakatar da Sanata Natasha na watanni shida - Oshiomhole
Babban Labari

Anyi amfani da son zuciya da sa hannu na bogi wajen dakatar da Sanata Natasha na watanni shida - Oshiomhole

Sanatan Edo ta Arewa, Adams Oshiomhole, ya yi zargin cewa an yi amfani da sa hannun jabu ko kuma aka saka sunayen wasu sanatoci ba tare da amincewarsu...

Read More
Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Aƙalla Mutum 20 a Harin da Suka Kai Kebbi
Babban Labari, Tsaro

Mayaƙan Lakurawa Sun Kashe Aƙalla Mutum 20 a Harin da Suka Kai Kebbi

Aƙalla mutum 20 ne suka rasa rayukansu bayan da mayaƙan ƙungiyar Lakurawa suka kai hari ƙauyen Fasken Rafi da ke ƙaramar hukumar Arewa a jihar Ke...

Read More
Sojoji Sun Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Daga Hannun ’Yan Bindiga
Babban Labari, Tsaro

Sojoji Sun Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Daga Hannun ’Yan Bindiga

Rundunar sojin Najeriya ta sanar da ceto matar marigayi Manjo Janar Rabe Abubakar daga hannun ’yan bindiga bayan wani samame da dakarun haɗin gwiwa...

Read More
Gwamnatin kano ta ayyana Talata 16 ga watan yuni a matsayin hutun na sabuwar shekarar musulunci.
Babban Labari

Gwamnatin kano ta ayyana Talata 16 ga watan yuni a matsayin hutun na sabuwar shekarar musulunci.

Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana ranar Talata 16 ga Yuni, 2026 a matsayin ranar hutu domin gudanar da bukukuwan sabuwar shekarar Musulunci ta 1448 bayan...

Read More
Jam’iyyar Young Progressives Party (YPP) ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta gaggauta ganowa ta kam tare da gurfanar da  mutane da kungiyoyin da ke daukar nauyin ayyukan ta’addanci a Najeriya
Babban Labari

Jam’iyyar Young Progressives Party (YPP) ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta gaggauta ganowa ta kam tare da gurfanar da mutane da kungiyoyin da ke daukar nauyin ayyukan ta’addanci a Najeriya

Jam’iyyar Young Progressives Party (YPP) ta yi kira ga Gwamnatin Tarayya da ta gaggauta ganowa ta kam tare da gurfanar da mutane da kungiyoyin ...

Read More
Tsadar Rayuwa Ta Ƙaru Yayin da Hauhawar Farashi Ta Kai Kashi 15.93
Babban Labari, Kasuwanci

Tsadar Rayuwa Ta Ƙaru Yayin da Hauhawar Farashi Ta Kai Kashi 15.93

Hauhawar farashin kayayyaki a Najeriya ta ƙaru zuwa kashi 15.93 cikin ɗari, lamarin da ke nuna ci gaba da tsadar rayuwa da al’ummar ƙasar ke fusk...

Read More
Sojojin Najeriya Sun Ƙaddamar da Hare-Hare Kan Maɓoyar ’Yan Bindiga a Katsina
Babban Labari, Tsaro

Sojojin Najeriya Sun Ƙaddamar da Hare-Hare Kan Maɓoyar ’Yan Bindiga a Katsina

Rundunar Sojin Najeriya ta sanar da ƙaddamar da wasu zafafan hare-hare kan maɓoyar ’yan bindiga a wasu yankuna na jihar Katsina da ke arewa maso y...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka