YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

NDC Ta Tsayar da Mustapha Kwankwaso a Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Kano
Babban Labari, Siyasa

NDC Ta Tsayar da Mustapha Kwankwaso a Matsayin Mataimakin Ɗan Takarar Gwamnan Kano

Jam'iyyar NDC ta tsayar da Mustapha Rabi’u Kwankwaso a matsayin mataimakin ɗan takarar gwamnan jihar Kano a zaɓen shekarar 2027.Ɗan takarar gwamn...

Read More
Kotu Ta Umarci INEC Da Ta Cire ADC Daga Jerin Jam’iyyun Siyasa
Siyasa

Kotu Ta Umarci INEC Da Ta Cire ADC Daga Jerin Jam’iyyun Siyasa

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta umurci Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC) da ta soke rajistar jam’iyyar ADC da wasu jam’iyyu h...

Read More
Duk da Sauya Sheƙar Fintiri Zuwa APC, PDP Na Kan Gaba a Zaɓen Kananan Hukumomi na Adamawa
Labaran gida, Siyasa

Duk da Sauya Sheƙar Fintiri Zuwa APC, PDP Na Kan Gaba a Zaɓen Kananan Hukumomi na Adamawa

Jam’iyyar PDP na kan gaba a sakamakon farko na zaɓen shugabanni da kansilolin ƙananan hukumomi da aka gudanar a Jihar Adamawa ranar Asabar.Hukumar...

Read More
Tashin Hankali Ya Mamaye Wurin Taron G7 Yayin Da Aka Yi Arangama da Masu Zanga-Zanga
Labaran Ketare, Babban Labari

Tashin Hankali Ya Mamaye Wurin Taron G7 Yayin Da Aka Yi Arangama da Masu Zanga-Zanga

An samu arangama tsakanin ’yansanda da masu zanga-zanga a birnin Geneva na ƙasar Switzerland, gabanin fara taron ƙasashen G7 da za a gudanar a Év...

Read More
Gwamnati Ta Shirya Gurfanar da Mutane 400 Kan Laifukan Ta’addanci
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Gwamnati Ta Shirya Gurfanar da Mutane 400 Kan Laifukan Ta’addanci

Aƙalla mutum 400 ne ake sa ran za a gurfanar a gaban Kotun Tarayya da ke Abuja a ranar Litinin kan zargin aikata laifukan ta’addanci, a ɗaya daga ...

Read More
Sojojin Najeriya Sun Ƙara Kaimi da Sabon Farmaki a Katsina Bayan Mutuwar Janar Rabe
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Sojojin Najeriya Sun Ƙara Kaimi da Sabon Farmaki a Katsina Bayan Mutuwar Janar Rabe

Hedkwatar Tsaron Najeriya ta ƙaddamar da wani sabon gagarumin aikin soji mai suna Operation Clean Sweep III a ƙaramar hukumar Matazu da ke jihar Kat...

Read More
Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda 27 a Sabbin Hare-Hare
Labaran gida, Tsaro

Sojojin Najeriya Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda 27 a Sabbin Hare-Hare

Rundunar Sojojin Najeriya ta sanar da cewa ta samu gagarumar nasara a wasu hare-haren da ta kai a sassa daban-daban na ƙasar, inda ta kashe ’yan ta...

Read More
Trump Ya Gargaɗi Isra’ila Kan Ci Gaba da Kai Hare-Hare a Lebanon
Labaran Ketare

Trump Ya Gargaɗi Isra’ila Kan Ci Gaba da Kai Hare-Hare a Lebanon

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya yi kira ga Isra’ila da ta dakatar da hare-haren da take kai wa Lebanon, yana mai cewa lokaci ya yi da za a nuna ha...

Read More
Tinubu Ya Gargaɗi Ƴanbindiga da Masu Mara Musu Baya Su Miƙa Wuya
Labaran gida, Babban Labari

Tinubu Ya Gargaɗi Ƴanbindiga da Masu Mara Musu Baya Su Miƙa Wuya

Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya sake jaddada cewa 'yan bindiga, masu garkuwa da mutane da masu ɗaukar nauyin ta'addanci su miƙa wuya ko kum...

Read More
Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon Manjo Janar Rabe Abubakar da masu garkuwa da mutane suka kashe
Babban Labari

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon Manjo Janar Rabe Abubakar da masu garkuwa da mutane suka kashe

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana alhininsa kan rasuwar tsohon Manjo Janar Rabe Abubakar, wanda ya rasu yayin da yake tsare a hannun masu ...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka