YANZU HAKA
Kasance da Labarai

Dandalin Labarai

Adadin Wadanda Suka Mutu a Girgizar Ƙasar Venezuela Ya Haura 3,000
Labaran Ketare

Adadin Wadanda Suka Mutu a Girgizar Ƙasar Venezuela Ya Haura 3,000

Gwamnatin Venezuela ta sanar da cewa adadin mutanen da aka tabbatar sun rasu sakamakon munanan girgizar ƙasar biyu da suka afku a ƙarshen watan da y...

Read More
Tinubu Ya Jaddada Aniyar Gwamnatinsa na Kare Ƴancin Addini a Najeriya
Labaran gida, Babban Labari

Tinubu Ya Jaddada Aniyar Gwamnatinsa na Kare Ƴancin Addini a Najeriya

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya sake tabbatar da cewa gwamnatinsa za ta ci gaba da kare ƴancin gudanar da addini tare da ƙarfafa zaman lafiya ...

Read More
Rundunar Soji Ta Ce Ana Ci Gaba da Ƙoƙarin Ceto Ɗaliban da Aka Sace a Oyo
Labaran gida, Babban Labari, Tsaro

Rundunar Soji Ta Ce Ana Ci Gaba da Ƙoƙarin Ceto Ɗaliban da Aka Sace a Oyo

Babban Hafsan Sojin Ƙasa na Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shaibu, ya tabbatar da cewa dakarun soji na ci gaba da gudanar da ayyukan ceto domin kuɓu...

Read More
Za mu ɗaukaka ƙara kan hukuncin hana saka hijabi a makarantar Ibadan - MURIC
Labaran gida

Za mu ɗaukaka ƙara kan hukuncin hana saka hijabi a makarantar Ibadan - MURIC

Ƙungiyar kare haƙƙoƙin Musulmi ta MURIC ta bayyana cewa ba ta amince da hukuncin Kotun Ɗaukaka Ƙara da ta soke hukuncin da ya bai wa ɗalibai ma...

Read More
A kalla mutane 20 ne suka mutu yayin da Sama da 100 suka yi batan dabo a mahadar kogunan Kasai da Sankuru dake tsakiyar kasar Congo
Labaran Ketare

A kalla mutane 20 ne suka mutu yayin da Sama da 100 suka yi batan dabo a mahadar kogunan Kasai da Sankuru dake tsakiyar kasar Congo

Mahukunta kasar ta Cango sun ce mutane 80 ne aka iya tseratarwa zu yanzu.Ana ci gaba da bincike da sa ran ko za a samu wasu da rai bayan wannan haÉ—ar...

Read More
Nagelsmann ya sauka daga aikin horar da tawagar Jamus
General

Nagelsmann ya sauka daga aikin horar da tawagar Jamus

Kocin tawagar ƙwallon ƙafa ta Jamus, Julian Nagelsmann, ya sauka daga muƙaminsa bayan ficewar ƙasar daga Gasar Kofin Duniya a zagaye na biyu, kama...

Read More
INEC ta ƙara wa'adin rajistar masu zaɓe da mako biyu
Labaran gida, Siyasa

INEC ta ƙara wa'adin rajistar masu zaɓe da mako biyu

Hukumar ZaÉ“e Mai Zaman Kanta ta Najeriya (INEC) ta sanar da Æ™ara wa'adin ci gaba da rajistar masu zaÉ“e na tsawon makonni biyu domin bai wa Æ™arin Æ...

Read More
Iran ta ayyana ranar Lahadi a matsayin hutu saboda jana'izar Ali Khamenei
Labaran Ketare

Iran ta ayyana ranar Lahadi a matsayin hutu saboda jana'izar Ali Khamenei

Gwamnatin Iran ta ayyana ranar Lahadi, 5 ga Yuli, a matsayin ranar hutu a faɗin ƙasar domin bai wa al'umma damar halartar jana'izar da kuma zaman ma...

Read More
Me ya sa wasu ƴan Kannywood ke fita daga ƙungiyar Triple R mai tallata Tinubu?
Labaran gida, Nishadi, Siyasa

Me ya sa wasu ƴan Kannywood ke fita daga ƙungiyar Triple R mai tallata Tinubu?

Wasu fitattun jaruman Kannywood na ci gaba da sanar da ficewarsu daga ƙungiyar Triple R Kannywood for Renewed Hope, wadda aka kafa domin tallata manu...

Read More
Mun daƙile hare-haren ƴanbindiga a birane biyar – Sojojin Mali
Labaran Ketare

Mun daƙile hare-haren ƴanbindiga a birane biyar – Sojojin Mali

Rundunar sojin Mali ta sanar da cewa dakarunta sun samu nasarar daƙile jerin hare-haren da wasu mahara suka kai a sassa daban-daban na ƙasar, tare d...

Read More

Shirye-shiryen Kai Tsaye

Yanzu Haka